Hausa Novels and Stories

Yar Aikin Karuwai 86-87

Sponsored links

Duk masifar da nake yi Nawwar ko a jikinsa yakushi yake Sha kawai,a hankali ya fara lallashina yace ki tsaya fa ya fi miki Baby Zaki jawo na baki wahala bana son irin wannan sai kace Yar 13yrs haba Honey yana lashe min hawaye cikin shesheka nace yanzu fuskar ma baza ka kyaleta ba, kin fiso muyi ta kokawa dake zaki ji zafi fa ki tsaya ki ji dadi,nace nifa bazan taba yarda ba Allah ya gani Ina ajiyar zuciyar wahala, Alright ya furta yaji haushi ya mike Yana duba inda ya Sha yakushi da cizo,Ina kallonsa Yana ta fushi ni dai bance komai ba har bacci ya kwasheni,shi Kam bacci gagararsa yayi sabo da sha’awata Yana so yayi nafeela abin bazai yuwu ba Kawai kwanciya yayi ya jawo wayarsa ya duba online,hasken Wayar ne yasa na bude idona a hankali Ina kallonsa wayarsa nasa hannu na karbe nace me kake Yi da Daren nan,bani wayata me zan miki kije kiyi baccinki amma ki bani wayata,jikinsa na dawo na kwanta Ina Masa dariya nace sorry Sweety I love you, yau ya Fara ji a bakina ya kalleni kadan yace Allah? uhum Ina sonka na dade Ina sonka tunda Muka hadu sonka ya kamani, I love you so much bani da kamarka duk duniya, kaga bani da kowa sai Kai dan Allah karka juya min baya ka rikeni amana karka koma wajen Sabreen ka manta da ni,wacce Sabreen din ya tambayeni cikin rada,matarka mana Wai unguwa ta tafi ne? Kwanciyarsa ya gyara tare da makaleni a jikinsa ya furta na saketa ai saki uku ma,Amma Kuma Baffa ya saki Mami itama igiyarta ta Kare ta Sabreen ta Kare itama,Raina nane ya baci nace Maminka Innalillahi ai gwara ka kyale Sabreen din akan a saki Maminka,Nawwar yace naji takaici da ace nasan Baffa zai saki Mami wallahi da bazan saki Sabreen ba amma kaddara Allah yayi zaman ya kare,to tayi auren kisan wuta Mana hmm ai ba kyau sai in tayi aure tsakani da Allah idan waccan ya saketa shine fa,Amma shine baka fada min ba,amma ai Mami tana bukatar mutane a kusa da ita ka dawo da ita gidan nan dan Allah mu zauna tare,nayi nayi tace baza ta dawo nan ba,gobe ka kaini can na yini Dan Allah yace no Ina amarcin Zaki tafi unguwa ni bana so gaskiya, Yanzu Kai nawa ne ni kada? Gwaggo Sabreen anyi gida na faurta

Murmushi ya saki yace ae Mana kafin na Karo wata tunda naga baza ki iya daukan lalurata ba ya Zama dole na nemo wata na aureta,da sauri na rufe Masa baki nace haba zan iya da Kai Mana Kai ka kiyayeni fa na tsumu a bariki,dariya ya saki yace to a bani Mana in haka ne,nace ai yanzu bana so ne ka dinga tsotse dadin so nake ka dinga Yi kadan kadan yanda zaka Kara kiba amma mu a gaya Mana duniyanci munyi degree da masters a nan,murna nakeyi an saki Sabreen duk na rude sabo da murna gemunsa na shiga shafawa nace ka hadu kana da Dadi,kalleki kukan da Kika min ya Isa yanzu sabo da karya Wai Ina da dadi, dariya nayi tare da tura fuskata a kirjinsa nace Allah farin ciki nake ka saki Iya Sabreen yanzu sabo da murna Zan yarda kazo ka bani zafinka tunda dai Zafin masifa ne da kai zo ka sake badeni da yaji in ta kuka akan Sabreen Zan iya shanye wahala ko wacce iri ce ai dole gobe su Sera suji labari,Zo mu tafi fadama nayi sauri na cika maka gida da yara yanda zanja kilo na gado idan ka rigani tafiya can,dariya mukayi yace au har gado ma kike jira kici,Hausawa ba haka suke Yi ba kaga mijinsu ba cin yau bare na gobe amma suyi ta zubo Yara a gida su a wahale yaran a wahale a kasa daukan nauyinsu yaro karami sai dai ya nemi sabulun wanki da kansa,bare azo Maganar school,Zo na biya Miki karatu kyale masu yaran nan.

Yanzu cikin murna nake shi yasa na Fara kissing dinsa na shigar da bakina cikin nasa Ina tsotsa yanda naga dama Yana sarrafa abinda yafi so na shanuna Yana sarrafasu Yana sakin ajiyar zuciya abinda zaka Yi a dubu yanzu gashi a Sadaka washsh…Baby kin zama amarya…nace dama itace ai dan mijina kyakyawa,sunnar ma’aiki zamu raya ga dadi ga lada,duk cikin murnar sakin Sabreen na zauce Ina sarrafa shi shima Ni yake Sarrafawa yana lashe min kunne yana hura min Iska a hankali,nipples dinsa na shiga sarrafa Ina Sha Masa yana ta shidewa Yana nishin dadi, a hankali ya bajeni Yana min sucking a Oven Ina Jin dadi,Niima luntsum abina rabajajan yana ta lasheta shammata yayi kawai ya nemi hanya a hankali ya samu ya shigeni daga nan Kuma labari ya canja sai kuka kamar ana yankani, jikina har wani karkarwar azaba yake Ina tsumar masifa, nayi nayi na ture shi na kasa Ina ta dukan kirjinsa Ina ture shi amma Kawai sukuwa yake Yana sambatu da kukan dadi Yana wani irin gurnani da numfashi Mai wuyar furtawa,zafafan kalaman soyayya yake furta min masu Sanya masoyi nishadi amma ni Kam kuka nake,nace nikam gwara nakuda sau goma da wannan abin, ga boobs dina ya rike su da hannayensa bala’in yayi yawa naci kuka na gode Allah har ya samu gamsuwa yau ma Sanda zai kawo har da hawaye sharrrr a fuskarsa,nace yo Kai ka dorawa kanka wannan kuma,Sai da ya samu nutsuwa sannan jikinsa ya saki ya kwanta a jikina ya kankameni Yana shafa dogon gashina da ya hargitse Yana rada min kalamai masu dadin saurare,Shuru nayi Ina jinsa ba tare da ya zare Antainar daga jikina ba yace dama mu dawwama a haka,dukansa nayi a gadon bayansa na rungume shi sosai ina ajiyar zuciya,Ina sonki Ina kaunarki my wife Allah ya Miki baiwa ta musamman,nace Nima Ina sonka sai dai muguntarka tayi yawa ka fita a jikina,ai sake gasuwa nakeyi so nake na zarce second round ban koshi ba,tureshi nayi sannan ya fita a jikina Yana cewa fatan mahaifa ta karbi sakona,da kyar fa nayi adduar saduwa na kusa mantawa,yau ma na Sha wahalar gashinsa sai tsakiyar dare sannan Muka samu bacci Ina makale a jikinsa.

 

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button