Hausa Novels and Stories

Yar Aikin Karuwai 16-17

Sponsored links

Gaji wani katafaren gida taga ya kaita me gadi ya bude,Alhaji Kabiru Danbinni yace nan ne gidanki nan zaki zauna idan munyi aure,farin ciki ya Kama Gaji duk ta rude haka suka fito,hannunta ya rike Suka Shiga ciki duk ta rude taga gida me kyau sai da ya nuna Mata ko Ina sannan ya shiga kitchen ya kawo Mata lemo da ruwa ta sha ya fito musu da kayan makulashe Suka ci sannan ya jata bedroom dinsa yace muje kiga dakina ai bamuje ba,suna shiga taga ya hadu sosai daukanta yayi cak tare da daurata saman gadon shima ya haye,hannunta ya rike yana murza yatsunta a hankali kasa Masa musu tayi sabo da kudinsa,wuyanta ya Fara shafawa a hankali ya hade bakinsu waje daya,cikin salo ya zare Mata rigarta bra dinma ya balleta gata da dukiyar Fulani nan ya Fara sarrafasu ta wani lumshe Ido tana jinsa Yana gurnani kamar wani rago,Murzata yake yanda yaga dama duk ya rude bai san sanda yake cewa muyi sex ba,Gaji tace a’a gaskiya Jin zata botse Masa yace to shikenan romance tsaya…tsaya…tace nidai banda Sex,yace to naji dakata wait…tsaya Yana ci gaba da murzata tare da furta zan mallaka Miki komai Allah ya Miki baiwa,skert dinta ya zare daga ita sai wando tight iya gwiwa,hannunsa ya tura ciki, ta rike hannunsa shi Kuma ya shiga furta tsaya ba komai…ba komai tsaya duk ya zauce, wani ihu daya kurma sai da Gaji ta firgita tace Kai Kuwa sai kace ana Jan rago za a kaishi kasuwa kabi a hankali mana,Alhaji da katon tumbinsa yace zakiyi dadi kinji ruwa, Gaji tace nifa zaka ji min ciwo a hankali sai fingering yake Mata tana Jin dadi itama ,haka yasa Gaji shima tana ta faman murza shi Yana gurnani,Gaji tace ni zaka kashe min dodon kunne haka ake Jin dadin sai kace kana sex idan kana sex yo ai sai dai kukan Saniya zata haihu jajirinta ya sawo Kai,haba sai kace Kan jaririn Saniya zai fito,Alhaji Yana jinta Yana cewa na baki kaina Gaji da sauri tace yo tsakani da Allah me zanyi da kanka duk girmansa ni kaga ban san wajen siyar da kawuna ba bare na Kai a siya rike abinka kayi sauri Kawai kaji dadinka,a cinyar Gaji yasa abar tasa a haka ya kawo yana wani Jin dadi ya rungumeta sannan ya Kama Gaji ya Fara Mata sucking dadi ya kwashi Gaji tace ajalina yazo ni Gaji,taji dadi sosai sai da Suka gama lalacewa sannan tayi wanka ta fito ta shirya shima yayi nasa Suka fito Yana ta Jin Dadi suna zuwa gida dubu goma kacal ya bawa Gaji bayan siyayya Daya dan mata wacce bata taka Kara ta karya ba,tayi godiya Itama ta tafi tana tuna irin dadin da taji tace dama haka abin yake masu aure Kun ci uwaku da bakwa fada Mana gaskiya sai kowacce kinibabba tayi mukus a gidan mijinta sai da ta gama haukarta sannan ta shige gida, su Gwaggo harda guda yarsu tayi goshi,Aunty Amarya tace ke Kam Yar nan kinyi goshi Gaji tace rankwalele ma Kuwa goshi Kato sai kyalli suna ta dariya Mairo tace Sis Ina tayaki murna,Gaji tana murna ta furta don’t worry sister verysoon Zaki samu naki kema,Mairo tace Allah yasa.

Nawwar ne zaune a dakinsa yana tunani yace Oh God karfa na Shiga hakkin yarinya ni bani da cikakkiyar lafiya gaskiya nayi magani har na gaji, yace dole na hakura da ita haka naci gaba da neman magani,kudin da ya ajiye bai kai bank ba da dadewa ya tuna wajen ya Bude kudi yace daukeni inda ka ganni sisi babu a ciki,Sabreen duk ta sace su a hankali wasu ta bawa mama wasu Kuma tayi shaye shaye da su,Kira ya kwala mata tana jinsa tana Palo tana latsa wayarta yar aiki tana Mata tausa a kafafu tace banza,me aikin tace Auzubillahi wallahi a Zamanin nan ana kuskure da yawa matan yanzu koya miji ya bata musu sai ta dinga zaginsa wasu a gaban kawaye idan an hadu ana zancen halin maza,wasu idan sunje gida wajen Yan uwansu ko a gaban iyayensu su dinga zagin miji sabo da ya musu laifi wlh ba kyau Mata ku gyara,tsawa Sabreen ta bugawa dattijuwar da ta haife ta tace wallahi Zan koreki a aiki banza munafuka Ina ruwanki ko kanin ubanki ne dan an zage shi to na zage shi na Kara taja tsaki ta mike tana kutuntuma ashar ta haura sama a gaban Nawwar Kuwa mukus tayi ta tsaya tare da furta gani,yace baki ga kudin Dana ajiye ba ko kin canja musu wajen ajiya? Direct tace nayi amfani dasu nayi uzurin rayuwa da su,Ido ya zaro tare da furta for real? tace ae Ina bukatar kudade Kawai na kwashe,kin San nawa ne Kuwa? Oho maka,cikin tsananin Fushi ya furta are you out of your mind? baki ta tabe tare da gyara dan guntun wandon da ta saka tace nifa kaga ka daina min tsawa akan wasu chicken change me yasa ka fiye takur….Mari taji ta ko ina yace kudin ubanki ne ya nemo min Ina tunanin baki da hankali ke karamar Yar iska ce bari na nuna Miki na fiki Iskanci waya ya jawo tace Allah ya Isa shege ai Kuwa ya hau tafkarta sai da ya fasa Mata jiki ta gudu da kanta tana kuka wiwi,kayanta ta shiga hadawa ya fito zai fita sanye cikin 3qtr da riga me gajeren Hannu yayi kyau,ganinta yayi ta saka akwatinta a motarta taja ta bar gidan a fusace yace tafi nono fari Ina tunanin faranta Miki kina min shirme yaja tsaki ya shiga motarsa rantsatsiya ya bar gidan zuwa gidan babban abokinsa Wanda shi Yana da mace da yaransa biyu Khaleel kenan.

 

 

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button