Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Book 2 Chapter 24

Sponsored links

“Eh mana, ni dena zaro min idanuwannan naki kamar ta Allah, zakice bakiyi attempting yimin fyade ba last night?”…….

“Why’re you like this? Wannan wani kalan magana ne, ta ina mace ke raping namiji? And as long as I can recall nothing happen last night”……

“Can you listen to yourself? Nothing happened for kika ce, zaki rantse da Allah you didn’t kiss me? you didn’t romance me? You were one step away nayi escaping fah! Badan tsoron Allah dayamin yawa ba da yanzu kingama dani”…….

Dan shiru tayi tana nazari abunda ya faru last night saidai she can’t recall anything, amma he sound so serious shiyasa tayi shiru…..

Shiko Deen dariya kawai yake dannewa ganin yanda tayi tsuru tsuru tana kallonsa, ya kuma fahimci duk abinda tayi jiya baa hayyacinta bane tinda ta kasa musa sharrin daya mata…..

“Dole kiyi shiru mana tinda kinsan baki kyauta ba, ni yanzu tsoron zama inuwa daya dake nake kar kije ki lalatani”……..

“Godddd! Why do you talk too much? Can you just keep quiet?”…….

Sakin baki Deen yayi yana kallonta, wai shi ake cewa he talks too much? Shida magana dashi ma sai ancike form amma ita wannan complain take ya cika surutu, well dama ance duk abinda kake wani ya fika, gashi ya hadu da wacce ta fishi miskilanci, magana daya biyu tace kanta na ciwo……

Shirun yayi kamar yanda ta bukata suka cigaba da tafiya in silence har suka kai school dinsu……..

Fitowa yayi ya bude mata kofa ta fito, suka jera suka nufi venue din, suna zuwa lokacin har an fara exam, shiga sukayi invigilators din suka taso da sauri suka gaisa dashi, ganinta tare dashi yasa aka barta ta zauna dan a ka’ida idan aka fara exam baa bari a shiga…..

Da kanshi ya kaita chan baya dukda baa ganin fuskarta ranar dan tasa nose mask yace ta zauna anan, zama tayi ya kawo mata question paper da answer booklet da kansa sannan ya zauna a kusa da ita….. Invigilators din na kallonsa amma ba wanda ya isa yace wani abu dan yanzu sai ace maka an koreka daga sama shiyasa suke girmamasa dan bawanda besan matsayinsa dana iyayensa ba a kasar…..

Haka students dinma sai suka hau binsu da kallo, saida ya daka musu tsawa yace ‘will you all face your exams’ sannan suka shiga taitayinsu….

Tinda ta rubuta sunanta bata kara ko a akai ba, yana kallonta ta gefen ido har akaci one hour tana a haka, ganin in ya barta a haka zaace suyi submitting batayi komai ba yasashi fadin?…..

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button