Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 90

Sponsored links

Be kulata ba ya shiga kokarin zare zoben, kokawa suka soma shi yanason ya cire zoben dan haka kawai yaji be yarda da zoben ba sannan a hannu wanda yaga zoben ne ya kara sasa rashin yarda da zoben,ita kuma tanaso ta janye hannunta……..

After lots of janye janye yayi succeeding din cire zoben, yana shirin sakin hannunta yaji mutum a jikinsa, da sauri ya tareta kafin takai kasa yana fadin;

“Nashiga uku ta suma? I hope she’s not trying to set me up again? Ke tashi!!”….

Ganin bata motsa ba sai abun ya kara rudardashi ya rasa taimakon daya kamata ya bata gashi ya kasa yarda ba wani makircin takeson shirya masa ba…..

Kallon gurin yayi yaga babu wanda yake ganinsu sai kuma ya dawo da kallonsa kan fuskarta, murmushi ne ya subucema beneath his breath yace;

“There’s more to this beauty, it’s still dangerous!”..

“Ke wa zaki maida wawa? Allah idan baki tashi ba zan sakeki ki fadi a gurinnan, I’m serious!”….

 

Ya fada trying to distract his heart from abinda yake raya masa, shiyasa bayason kallon fuskarta cuz she’s so tempting yanzu saika kauce baka sani ba, since she came into his life komai ya chanja masa, sam baya gane kansa when it comes to her, yasan baya sonta but it seems what he’s feeling over her is just ‘lust’(sha’awa) which is haram in islam and he can’t help it, ya kuma gane hakan ne tun ranar dayayi kissing dinta dan be kara bacci me dadi ba, he just want more and more and more, even beyond kiss, he just want to explore her inner self and see her in her full glory, har ciwon mara ya fara a yan kwanakinnan abinda be tabayi ba…..

 

Yafi 10mins yana mata kashedi da warning akan in bata tashi ba ze saketa a kasa, as a Doctor he should have known idan suman gsky tayi amma baya fahimtar karatun likitancinsa when it comes to her, saida yaga kamar dagaske bata numfashi sannan ya dauketa ya sata a motar da tazo….

 

Kwantar da kujerar dake kusa da driver seat yayi sannan ya kwantar da ita yanda zeke ganinta sosai sannan ya shiga yaja motar with the thought of ina ya kamata ya kaita, gashi yanzu bayason kaita gidansa cuz he don’t trust himself anymore, a yanda zuciyarsa ke ayyana masa abubuwa dayawa dinnan sam bayasan kebewarsu a inda yasan ba wanda ze iya kawo mata dauki inma wani abun ze mata……

Tada motar yayi yayi reverse ya fita daga harabar hotel din gabadaya…..

 

Tunda ya hau titi yake tinanin inda ya kamata ya kaita da baze samu problem ba, bama wannan ba a wani yanayi zata farka yanzu? Ze kaita gidan mutane ne ta musu fashe fashen data saba? Ko ze kaita gidan mutane aljanunta su tashi arasa yanda zaayi da ita?… Sai kuma ya kalli zoben daya cire daga hannunta yaga kamar yayi baki ba yanda ya cireshi ba, sai a lokacin kansa ya kawo huta, could it be cire zobennan ne ya sumar da ita? Dan if he can recall yana cirewa ta sume masa, toh meye a tare da zoben? Gashi tabbas ya taba ganin zoben a hannun wani, wanda yaga zoben a hannunshi be kuma yarda dashi ba, sannan according to the tracker taje gidansu alhaji ibrahim mahaifin saurayinta khaleel, toh meya kaita gidan saurayi bayan ancemasa khaleel din baya kasar, toh ko yana kasar ai be kamata taje ba, ko duk rashin kamun kanta ne dan yasan babu abinda bazata aikata ba…

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button