Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 92

Sponsored links

Tsabar rikicewa Mami batasan sanda ta fara dialing number Deen ba kamar basu suka dawo dashi gurin jiya ba…. Miraculously sai wayar tashiga har tana ringing, hakan yayi diverting attention dinsu suka kasa jin karshen labarin, saidai Deen sam yaki dauka ita kuma taki hakura har Allah yasa a kiran data masa na goma ya dau wayar….

Bayan ya daga wayar ta dauka hallucinating takeyi har saida taji maganarsa radau harda kokarin mata karyan yana prison besan barinsa prison din shine alheri agaresa ba, for the first time taji taurin kan Deen ya birgeta dukda batasan meyasa ya gudu ba amma alamu sun nuna besan aika aikan da aka yiwa gurin ba, koma meyasa ya bar gurin taji dadi sosai…..

Within 10mins suka karasa gida dake basu da wani nisa da prison din,zama sukayi jigum bayan sun karasa parlour suna jiran zuwan Deen…..

Jingine yake jikin mota bayan yayi parking, ko ciki be shigaba yasa aka tara masa securities din gidan gabadaya da zasu kai hamsin, ya musu warning me kyau akan barinta ta kara fita daga gidan bayan ya tabbatar sun gane wa yake nufi, hakuri suka shiga basa da nunamasa cewa baa basu order din hanata fita ba da baza su barta ta fita, be damu ba ya kara musu kashedi me kyau akan barinta ta fita kome zatace musu su hanata, cikeda ladabi suka amsa masa da tabbatar masa zasuyi yanda yace, be kara ce musu komai ba ya bude mota ya dauketa kamar yanda ake daukan jarirai ya shige ciki ya barsu a gurin……

“Baba anya ba matarsa bace kuwa?”…..

Cewar daya daga cikin securities din yana dariya….

“Gaskiya daga gani ma, amma sun dace sosai”….

“Kaidai bari ya’yansu ba karamin kyau zasuyi ba, gaskiya oga ya more ko a ina ya samota?”…

“Toh ya isa kowa ya koma aikinsa, Idan ya jiku zakuyi bayani”…..

Chief security na fadin haka suka watse kowa ya koma bakin aikinsa…….

Suna zaune tagumi dauke akan fuskokinsu sun zubawa sarautar Allah ido suga dawowar Deen sukaji sallamarsa …. Dagowa sukayi da sauri sukaci karo dashi yana shigowa kamar yanda sukayi tsammani saidai kafadarsa dauke da wata da basusan wacece ba kuma, haka suka daure sukayi gum da bakinsu musamman mami da tayi alkawari bazata ce komai ba……

Yana jin idanunsu akansa dukda basuce komai ba hakan ba karamin kashe masa jiki yayi ba, for more than three times kenan yana daukanta a gabansu bayan Mami har warning ta bashi akan hakan saidai ba lefinsa bane yarinyar ce abu kadan saita suma inbe dauketa ba bari zeyi wani katon ya tabata?, Sai kuma ya diririce ya rasa ina ze ajyeta irin guilty conscience dinnan kawai ya direta a three sitter dake facing dinsu…..

“Erm I’m sorry kince karna kara daukanta.

, she’s unconscious that’s why”…

Tasowa sukayi da sauri jin abinda yace, ko be musu bayani ba sungane wa yake nufi, suda suketa nemanta hankali tashe, itace ma silar zuwansu prison gurinsa dan su tambayesa information akanta indirectly yanda zasuje su nemota basai yasan ta bata ba, sai sukaji mummunan labari kuma, cikin ikon Allah kuma sai komai yazo musu da sauki…….

“A ina ka ganta saif? Tun safe muke nemanta”..

Umm data kasa hakuri tayi magana ……

“It was a coincidence! Kawai haduwa mukayi a hanya, nima nayi mamaki dana ganta, all my thought is that tana nan, how comes ta fita baku sani ba?”……

“We never thought zata fita saif damunsa an hanata fita, bakaga yanda hankalinmu ya tashi ba”…

“I understand, na fadamusu karsu kara bari ta fita”…….

“How did you manage to escape”……

Sai a lokacin mami tayi magana……

Dan jim yayi yana tinanin abinda ya kamata ya gayamusu gashi bayaso yayi karya dan yaga a kwana kinnan yana neman farawa abinda ba halinsa bane;

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button