Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Book 2 Chapter 40

Sponsored links

Sai kuma ya ruko hannunta murya cikin rauni yace;

“Ni naki ne, you alone wifey! Na baki kaina kiyi duk yanda kika ga dama dani, command me instruct me I’ll be your loyal servant, ko zan rasa komai a duniya indai kina tare dani wallahi bazan damu ba”……

Dariya tayi cikin tsokana tace;

“Ko momma da daddy?”…..

“Yes kosu, kowa ma, your love is enough for me, dan Allah karki dena dariya, your dimples and gap teeth are so beautiful”…….

“You’re so handsome khallllllllll”

Fatima zainab ta fada tana fashewa da dariya kamar wata mahaukaciya….

Saida khaleel ya dan tsorata amma ya daure yace;

“I’m ugly compared to you darling”……..

“Says who? You’re so lovely khal”….,

“Thank you wifey! I know you don’t really share all of my passions, but that’s why I am even more thankful for the interest you show in them. You make me feel loved, and I hope that my love for you is enough to give back.”………

“I love you! Let’s live here forever!”…..

Ta fada tanajin yanda shaukin sansa ke dibarta….

“Really? Let’s make it proper then, will you marry?”……

Ya fada yana zaro wani gold ring daga cikin aljihunsa…….

“Yessss”……

Ta bashi amsa tana mika masa hannunta, sa mata yayi sannan yayi hugging dinta, for the first time bata hanashi ba saima rungumeshi da tayi itama…

Haka suka cigaba da lovey dovey dinsu suna jinsu kamar sababbin masoyan tsuntsaye dake shawagi a duniya, karshe da soyayya taci karfinsu suka yanke shawarar suje a daura musu aure kawai yanda zasuji dadin yin honeymoon na gasken gaske……..

Enquiry sukayi making akayi directing dinsu zuwa wani babban masallaci gurin wani babban malami..

Ba bata lokaci sukaje, sauka me kyau aka musu kafin malamin yazo, yana zuwa ya bukaci su masa bayanin abinda ya kawosu….. Ba bata lokaci khaleel ya masa bayani, ya dai boyemasa guduwa sukayi, sai ya masa karya wai sun kusa aure amma yanzu bazasu iya jurewa ba suna kuma tsoron aikata zina shiyasa sukeso a daura musu aure….

Sosai ya yaba da hankalinsu da suka yanke wannan kyakkyawan shawarar akan suyi zaman haramci, mikewa yayi yace bari ya gayyato sauran mallamai sannan a kawo goro da duk wani abu daya dace na daurin aure……

Sosai ya yaba da hankalinsu da suka yanke wannan kyakkyawan shawarar akan suyi zaman haramci, mikewa yayi yace bari ya gayyato sauran mallamai sannan a kawo goro da duk wani abu daya dace na daurin aure…….

Yana fita khaleel ya daka tsallen murna ganin fah finally wifey zata zama tashi, murmushi tayi dan itama haka kawai ta samu kanta da san ayi auren..

Suna zaune mallamin ya dawo da duk wani abu daya dace sauran mallaman na biye dashi a baya, sadaki aka umarci khaleel daya fito dashi, ya kalleta yace;

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button