Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 23

Sponsored links

Wani abu ne ya daki zuciyar khaleel ganin in ya cigaba da biyewa sameer zai tada mishi da ciwo ne kawai,hade rai yayi yace “Enough of all the blabs!,she’s my wifey and she belongs to me alone!,bazan boye maka ba sameer banji dadin haduwarka da wifey ba,na dade ina tattalinta da boyeta gudin kar wani ya ganta,kai kanka ka sani,amma tinda ka ganta zan baka shawara,you have to just assume baka gantaba,and my wife shouldn’t be your serious case,ka fahimta?…..

“Dakata mallam are you threatening me or what?”

“Duk yanda ka dauka kaika san dan babu abinda bazan iyayi a kanta ba wlh,she’s mine or nobody’s,wlh ko bazan sameta ba bazan yarda wani ya sameta ba kaji na fadamaka!” Khaleel ya fada a tsawace

“Toh wlh baka isa ba tinda kai ba ubana bane da zakana threatening dina haka,kuma idan nace ina sonta you can’t do anything about it,let me even make it clear to you;a da so nake kawai nasan wacece ita amma yanzu sonta nima nake,mu zuba ni dakai muga wanda zeyi winnng game din,just watch and see!”…… Sameer ya fada yana fita daga dakin rai a bace,sauka kasa yayi ya fita daga gidan a fusace,shiga motarsa yayi ya shiga dialing number Deen,dan shi kadai ze gayawa wannan abun zuciyarsa tayi sanyi,yasan kuma Deen zeyi supporting dinsa a wannan game din tinda ba wani shiri sukeyi da khaleel ba……….

 

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button