Hausa Novels and Stories

Mashahuri Hausa Novel Complete

Sponsored links

Wani irin ihu! Take tana dukanshi ta ko ina tana jin wani irin zafi da radadi cikin jikinta kamar an barbada mata barko haka take kuka take sosai tana yi masa magiya kan ya k’yaleta itace take abunta Sam baya Cikin hayyacinsa sasakarta kawai yake yana sakin ihu hade da nishi! Birkitata yayi ruf da ciki ya d’age ‘k’afafunta sama gabanshi ya tusa a haka ya cigaba da aiki!!

Wasa farin girki Ashe bata ji komai dangane da azabar sai da yayi mata wannan salon ta dunga yunk’urin mik’ewa yana mai da ita da hannunshi da ya lura tana so ta hanashi yaji dadi kawai ya danneta gabadaya ya cigaba da jikinsa Hanifa ta dunga cize bakinta tana dukan pillow din da take kwance akai ta daina kuka sai dai hawaye tana jinsa yana sakin nishi hade wasu irin surutai duk cikin turanci yakeyi tayi lamo tana karb’ar azabah, wani irin han’koro yayi kamar zai kawo taji shiru yunk’urin mik’ewa tayi a karo na ba’adadi ya burkitoto kamar wani mahaukaci ya d’age mata k’afafu ya Dora kafad’arshi ya cigaba dayi Hanifa yau taga bala’i kuka ta cigaba dayi Tana fad’in”Kayi hakuri ka kawo wayyo na shiga ukuna wayyo na shiga ukuna na lalace Allah ya sakamin wannan Abu! Wayyo Amminaaaa!”””

Dai-dai lokacin da zaiyi realisn kenan ya Ciro joystick din ya feshe mata fuska da Sprm dinshi,, rintse idonta tayi tana jin wani irin kyankyami ya kamata mussaman da taji karni-karnin abun dai-dai hancinta.

 

 

 

Shi kuwa yana sane ya zuba mata a fuska Don ya kuntata mata yaji haushin Abunda tayi masa sauka yayi ya shige toilet abunshi da kyar ta bude idonta ta mike da kyar ta bishi toilet din tana kuka ko kallonta baiyi ba ya cigaba da wankan sa taje ta dauraye fuskarta tanayi kamar bata son tabawa duk yana kallonta mamaki yake wai kyankyamimsa take, shi da yake ba mutum bane yake tsotsar nata shi kuma take jin kyamkyaminsa abun ya bashi haushi gyada kansa kurrum yayi ya daura towol yayi fucewarsa daga toilet din

A daddafe tayi wanka ta hada ruwan zafi ta shiga ciki Tana kuka tana taba gurin addu’a take Allah yasa dinki bai wargaje ba

 

_Ni kuwa nace Lallai Hanifa baki da hankali_

 

Kusan minti ashirin tayi cikin ruwan ta futo d’aura towol tayi ta futo tana tafiya kamar wata yar kaciya dauke kansa yayi yaje yayi kwamciyar sa, cikin kayan da shigo dasu ta duba wasu Sleeping dress ta dauko daya irin mai Riga da wando nan ce amma gajere rigar mai sisirin hannu sanyawa tayi taje ta kwanta tana k’ananun hawaye Khalid kuwa bacci ya daukeshi mai nauyin gaske.

 

 

 

Tana kallon fuskarsa da take futar da wani irin annuri haske tana mamakin shin wai shi wane irin mutum ne haka dama haka auran yake ayi tayin Abu daya taji dadi yau da bai Dade ba sosai sau daya yayi amma jiya da shakaran jiya batasan iya adadin da ya Kai b, lumshe idonta tayi bacci na fuzgarta kad’an-kad’an taji wata irin yunwa a haukace ta dura daga bed din niyar futa take sai ta tuno da hoton nan nasu Sonop da gudu ta dawo tana zare ido gaskiya bazata iya futa ba, zama tayi tana Jan kafarshi ya bude idonsa da alamun bacci a tare dashi yace.” Menene.”!? S tsorace tace”Yunwa nake ji.”!! Bargo yaja yace.” Kije parlor ki dauki abincin ki Kar ki kuskura ki kara tashina OK.”!!! Baki na rawa tace.” Tsoro nake ji.” Banza yayi mata ya cigaba da baccin sa….. Yunwa tayi ta zabuarar da ita sai ta sanya kuka ya mike zaune yana dafe kanshi cin yanayi na damuwa yace.” Why! Why! Baby kina so ki hanani bacci ne.”!? Girgiza kanta tayi yace.” Menene. “!? Yunwa nake ji ta k’ara maimata maganar a karo na biyu.” Yace.” Baki dauko abinci ba kenan. “!? Daga kanta tayi.” Mik’ewa yayi ya futa yana Jan tsaki abincin ya dauko mata ya dure a gabanta ransa a bace yace.” Gashinan kar ki kuskura ki ‘kara tashina.”!! Sakkowa tayi ta bude ledar ts Ciro take away din karnin nama na dukanta haka ta dunga cin wata irin jolp din taliya da wasu ganyayyaki taci rabi ta aje robar yoguht ta bude tana sha tana lumshe idonta wani irin azababban amai ya fara taso mata robar yoghurt din ta cire da sauri ta mike ta nufi toilet wani irin amai ta dunga kwarawa sai da ta amayar da duk abunda yake cikinta sannan ta samu lafiya tafi minti goma durkushe a gurin kafin ta yunk’ura ta mike a hankali taje ta wanke bakinta ta tsallake aman ta futa jikinta na kyarma taje ta kwanta kan bed din tsabar zazzab’in da ya rufeta ya sanya ta dunga naninkarshi yana jinta sai ya rungumeta a jikinsa ya cigaba da baccin sa ita kuwa da kyar bacci ya dauketa.

Hausa Novel

Mashahuri Hausa Novels Complete

 

 

Littafan Hausa Novels

Mashahuri Hausa Novels Complete

by Hausa_Novels

 

 

Written by Hausa_Novels

 

Mashahuri Hausa Novels Complete

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MASHAHURI

 

 

 

*60*

 

 

 

Wani irin ihu! Take tana dukanshi ta ko ina tana jin wani irin zafi da radadi cikin jikinta kamar an barbada mata barko haka take kuka take sosai tana yi masa magiya kan ya k’yaleta itace take abunta Sam baya Cikin hayyacinsa sasakarta kawai yake yana sakin ihu hade da nishi! Birkitata yayi ruf da ciki ya d’age ‘k’afafunta sama gabanshi ya tusa a haka ya cigaba da aiki!!

 

Dan iskan namiji Hausa Novel Complete

Wasa farin girki Ashe bata ji komai dangane da azabar sai da yayi mata wannan salon ta dunga yunk’urin mik’ewa yana mai da ita da hannunshi da ya lura tana so ta hanashi yaji dadi kawai ya danneta gabadaya ya cigaba da jikinsa Hanifa ta dunga cize bakinta tana dukan pillow din da take kwance akai ta daina kuka sai dai hawaye tana jinsa yana sakin nishi hade wasu irin surutai duk cikin turanci yakeyi tayi lamo tana karb’ar azabah, wani irin han’koro yayi kamar zai kawo taji shiru yunk’urin mik’ewa tayi a karo na ba’adadi ya burkitoto kamar wani mahaukaci ya d’age mata k’afafu ya Dora kafad’arshi ya cigaba dayi Hanifa yau taga bala’i kuka ta cigaba dayi Tana fad’in”Kayi hakuri ka kawo wayyo na shiga ukuna wayyo na shiga ukuna na lalace Allah ya sakamin wannan Abu! Wayyo Amminaaaa!”””

 

 

 

 

 

 

Dai-dai lokacin da zaiyi realisn kenan ya Ciro joystick din ya feshe mata fuska da Sprm dinshi,, rintse idonta tayi tana jin wani irin kyankyami ya kamata mussaman da taji karni-karnin abun dai-dai hancinta.

 

 

 

Shi kuwa yana sane ya zuba mata a fuska Don ya kuntata mata yaji haushin Abunda tayi masa sauka yayi ya shige toilet abunshi da kyar ta bude idonta ta mike da kyar ta bishi toilet din tana kuka ko kallonta baiyi ba ya cigaba da wankan sa taje ta dauraye fuskarta tanayi kamar bata son tabawa duk yana kallonta mamaki yake wai kyankyamimsa take, shi da yake ba mutum bane yake tsotsar nata shi kuma take jin kyamkyaminsa abun ya bashi haushi gyada kansa kurrum yayi ya daura towol yayi fucewarsa daga toilet din

 

 

A daddafe tayi wanka ta hada ruwan zafi ta shiga ciki Tana kuka tana taba gurin addu’a take Allah yasa dinki bai wargaje ba

 

_Ni kuwa nace Lallai Hanifa baki da hankali_

 

Kusan minti ashirin tayi cikin ruwan ta futo d’aura towol tayi ta futo tana tafiya kamar wata yar kaciya dauke kansa yayi yaje yayi kwamciyar sa, cikin kayan da shigo dasu ta duba wasu Sleeping dress ta dauko daya irin mai Riga da wando nan ce amma gajere rigar mai sisirin hannu sanyawa tayi taje ta kwanta tana k’ananun hawaye Khalid kuwa bacci ya daukeshi mai nauyin gaske.

 

 

 

Tana kallon fuskarsa da take futar da wani irin annuri haske tana mamakin shin wai shi wane irin mutum ne haka dama haka auran yake ayi tayin Abu daya taji dadi yau da bai Dade ba sosai sau daya yayi amma jiya da shakaran jiya batasan iya adadin da ya Kai b, lumshe idonta tayi bacci na fuzgarta kad’an-kad’an taji wata irin yunwa a haukace ta dura daga bed din niyar futa take sai ta tuno da hoton nan nasu Sonop da gudu ta dawo tana zare ido gaskiya bazata iya futa ba, zama tayi tana Jan kafarshi ya bude idonsa da alamun bacci a tare dashi yace.” Menene.”!? S tsorace tace”Yunwa nake ji.”!! Bargo yaja yace.” Kije parlor ki dauki abincin ki Kar ki kuskura ki kara tashina OK.”!!! Baki na rawa tace.” Tsoro nake ji.” Banza yayi mata ya cigaba da baccin sa….. Yunwa tayi ta zabuarar da ita sai ta sanya kuka ya mike zaune yana dafe kanshi cin yanayi na damuwa yace.” Why! Why! Baby kina so ki hanani bacci ne.”!? Girgiza kanta tayi yace.” Menene. “!? Yunwa nake ji ta k’ara maimata maganar a karo na biyu.” Yace.” Baki dauko abinci ba kenan. “!? Daga kanta tayi.” Mik’ewa yayi ya futa yana Jan tsaki abincin ya dauko mata ya dure a gabanta ransa a bace yace.” Gashinan kar ki kuskura ki ‘kara tashina.”!! Sakkowa tayi ta bude ledar ts Ciro take away din karnin nama na dukanta haka ta dunga cin wata irin jolp din taliya da wasu ganyayyaki taci rabi ta aje robar yoguht ta bude tana sha tana lumshe idonta wani irin azababban amai ya fara taso mata robar yoghurt din ta cire da sauri ta mike ta nufi toilet wani irin amai ta dunga kwarawa sai da ta amayar da duk abunda yake cikinta sannan ta samu lafiya tafi minti goma durkushe a gurin kafin ta yunk’ura ta mike a hankali taje ta wanke bakinta ta tsallake aman ta futa jikinta na kyarma taje ta kwanta kan bed din tsabar zazzab’in da ya rufeta ya sanya ta dunga naninkarshi yana jinta sai ya rungumeta a jikinsa ya cigaba da baccin sa ita kuwa da kyar bacci ya dauketa.

 

 

 

***

 

Misalin shida shaura ya tashi Kai tsaye toilet ya nufa yana sanya ‘kafarshi ciki yaji ya taka wani Abu duk da kafarshi da takalmi sai da yaji rashin dadi tsigar jikinsa ta tashi da sauri ya kalli kasan gurin amai ne ca’ba-ca’ba jikin tayas din duk yayi fallatsi jikin bango saurin kauda kansa yayi yana ya mutsa fuskarsa da sauri ya futa daga toilet din muryashi sama yake kiran sunanta. “Hanifa! Hanifa.”! Shiru bacci take Mai nauyin gaske ya buga gadon da k’arfi w furgice ta bude idonta tana kallonsa ya watsa mata harara tare da fad’in” Meye wancan a toilet .”!? A kasalance take kokarin tashi zaune tace.” Menene. ” ? Cikin tsawa yace.” Tambaya ta kike.”!? Shiru tayi tana tunanin gabanta ya fad’i da ta tuno da aman da tayi jiya baki na rawa ta kalleshi yace. ” Dallah tashi kije ki wankewa mutane ni bana son kazanta Wallahi. ” kamar zatayi kuka ta tashi ta shiga toilet din jiri na dibarta ta kwance famfo ta fara wanke gurin da kyar ta samu ta gama bata futo ba sai da ta wanke bakinta ta dauro alwala ta fito ko kallonta baiyi ba ya shige toilet din zama tayi gefan gado tana tunanin wai yau itace tayi fashin sallah ta yini guda ba tare da Wani kwakkwaran dalili ba dole ta matsa masa ya kawo mata kayan arziki don Duk kayan da ya shigo mata dasu babu Wanda zata sanya ta iya sallah dasu. Futowa yayi a nutse ya nufi mirror ya fara shafe-shafensa bakinta sai motsi yake Tana so tayi masa magana tana jin tsoron masifar sa.

“Sallah nakeso nayi.” Tafad’a bakinta nayin rawa. Kallonta yayi ta mirror din ya dauke kansa yace.” Ni na hanaki yin sallah ne.”!? Tace”Babu kayan arzikin da zan suturce jikina inyi sallah.” Tsaki yaja yace.”Sai ki bari sai kin samu kayan arzikin sai kiyi sallahr.” Wata k’atuwar sif ya nufa k’ananun kayane sa’kale jikin hanga ya cire wasu Riga da wandon jins rigar blue leght ce mai fadi wandon kuma blue ne dark rigar ya tusa cikin wando ya daura blet mai masifar kyau da tsada jikinsa duk tambarin k’asar America sumar shi ya taje ya sanya fencing cap kana ya manna wani bakin glass da yayi masa masifar kyau tana kallonsa ya zauna gefen gado yana d’aura takalmi a kafafunshi ta dunga binsa da kallo kwata kwata babu Wanda zaice cikkaken bahaushe ne dressing din ya mai dashi ruwa biyu kallonta yayi ta cikin glass din ya lumshe idonsa ganin yanda Brest dinta suke shining yace.” Zamu futa yanzu Idan kina bukatar wani Abu ki daina Wannan abun da kike ga na danna a parlor masu hidimar gidan zasu shigo sai ki fad’a musu Abunda kike so.” Cikin tsoro tace”Don Allah kar ka tafi ka barni.” Tsira mata ido yayi yana kallo ya dan shafa sajensa a hankali yace.” Idan na zauna din me zakiyi min.” Tana goge hawayen dake sauka a fuskarta tace.” Kome kake so zanyi maka.” Murmushi yayi yace.” Jiya me nace kiyi min kika ‘ki ai ke din bakauyiyace Sam ba abunda kika iya sai kukan banza. ” tace”ni dai kar ka tafi kaji.”! Girgiza kansa yayi yace.” sorry Bazan Dade ba insha Allah ki kula min da kanki.” Hanyar futa ya nufa ta mike da sauri tabi bayanshi rungume shi tayi tana kuka yaji yanda Brest dinta suke sukarshi a baya…. A jiyar zuciya ya sauke yarinyar nan fa tana so ta tsokano shi juyowa yayi ya rike k’afafunta yana kallonta da rikitattun idonsa Wanda suka fara sauya kala harshen sa ya sanya yana lasar fuskarta har ya gangaro bakinta yana so ya kama ta kauda kanta…. Killer smile ya saki ya saketa yana fadin”Ginga illarta ko gashinan daga ganin zanyi kiss dinki kin kauda kanki kuma kina min kuka in zauna a gida in na zauna bazan iya kyakele ki ba.” Kofar dakin ya bude yayi fucewarsa ta zube a gurin tana kuka cike da tausayin kanta babu abunda yafi daga mata hankali kamar rashin sallah yanzu yaya zatayi ne.”

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button