Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 51

Sponsored links

Zaune yake abun duniya ya ishesa, so yake ko yayane ace masa she’s fine, tinda yazo ba abinda yakeyi sai tinaninta, kota farka yanzu? Is she alright? Isn’t she injured? Ana kula da ita?….. Wa’yannan tambayoyin su suka taru suka cika brain dinsa, hakan saiyasa masa ciwon kai, yana cikin wannan hali kuma saiga mami, yaji dadi sosai saboda yasan koyaya ze samu information a gurinta dan yasan mami da tausayi dole zataje ta kara duba yarinyar, amma sai stupid mistake dinsa ya janyo mami ta wuce ta barsa, abun dariya tana tafiya ya chanja sunan daga ‘this woman’ to ‘birth giver’ (ni ko nace daga baya kenan😹)…..

 

Tinani yake kawai ta hanyar da ze gudu daga cell din ya samu yaje ya ganta, daya ganta ze kawo kansa da kansa, shidai kome ze faru ya faru bayan yasan ‘ WACECE ITA’,…..

 

Yana cikin wannan halin ya hangota, abu kamar a mafarki cuz she’s the last person he’s expecting, mikewa yayi da sauri ya karaso inda take yanajin abinda ke damunsa na raguwa kadan kadan…. Hugging dinta yayi sosai kamar jaririn dake neman taimako a gurin uwarsa….

“I miss you so much Umm na”……

Shida kansa ya rasa wani kalan so yake mata, yanda yakejin maganarta ko iyayensa bayajin maganarsu haka, hakan kuma baya rasa nasaba da irin son da itama take nuna masa…….

“Ni ina ruwana, you thought you’re doing the right thing ko? Ka fiso kata dagawa mutane hankali ko? To wlh baka isa ba, kasan da yaya ta yarda ta kawo ni kuwa?”…..::

 

“Ouch da zafi fa Umm na, it was a mistake, I promise you bazan karaba, nafa maida mata sunan to ’birth giver’ yanzu”……

 

Ya fada yana janye kunnenshi……..

 

Dariya tayi sosai sannan tace;

 

“Ai gwara ya maka zafi sosai, kace ka maida mata me? Ba birth giver ba saura ‘labor doer’, ja iri kawai”……

 

Shima dariyar yayi ganin tana dariya, shiyasa yake sonta dan akwai ta da saukin kai, tana da wasa kuma sosai…….

 

Sunkuyar da kai yayi kamar wani na Allah yace;

 

“Nafa tuba sosai”….

 

Rankwashi ta kai masa tace;

 

“Karma ka tuba ka tsaya kana hadasu fada da ubanka sai kace wani karamin yaro, besides inace dai nima ba ‘that yeye woman’ kamin saving ba ko”..

 

Dariya ya fashe dashi harda rike ciki, da kyar ya daure ya tsagaita dariyar yana fadin;

“Nooo, my love nasa miki”……

“Karya kake wlh, better save that name for your future wife dan mudai ba sanmu kake ba, kila ita ka sota”…….

“Haba Umm na ya zakice haka, niko nake sanku, musamman ke sonda nake miki is special, kuma ni ki dena min maganar wata future wife, nifa bazanyi aure ba”…….

“Ah lallai, toh in ciwo ne Allah ya yaye maka, ka dai gamawa yan mata rashin mutunci ka kwaso yar mummuna abunka”…

Ta fada tana dariya……

Bata rai yayi yace;

“Niba ruwana da mata be it me kyau or mummuna”………

“Yayi kyau, you’ll repeat that again”….

“Umm ina mami toh?”….

“Tana waje, I doubt in zata shigo, da kyar ta kawo ni, saida na hadata da little tee!”…..

Murmusawa yayi yace…..

“Kunfiya ji da little tee dinnan, shiyasa nake kishi da ita”…..

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button