Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 40

Sponsored links

“She’s dangerously beautiful!”…..

 

Ya fada yana kokarin dora hannunshi akan lips dinta……… Sallamarta ce ta katseshi,yayi saurin janye hannunsa…..

 

Karasowa tayi fuskarta ba yabo ba fallasa tace

“WACECE ITA?!”……

A razane yac   “ban wacece ita ba”….

“Bakasan wacece itaba? Har kukayi accident tare?, don’t forget you’re talking to a judge! My friend explain yourself!”…..

“Trust me,mami wallahi bansan wacece ita ba,she only helped me,unfortunately sai mukayi accident”

Deen ya fada obediently,ba itaba har shi kansa saida yayi mamakin yanda ya mata magana with respect yau…

Dan shiru ne ya biyo baya kafin tayi breaking silence din da fadin

“Ka fadamin gsky tin yanzu dan wallahi idan nayi bincike nayi finding out abunda ka fada karyane,I’ll deal with you,kasanni sarai!”….

“Yes,bansan taba but I want to know who is she too”….

Girgiza kai mami kawai tayi,a ranta tana fadin ‘anzo gurin’, as a judge tasan koyaya there’s something,sannan one thing she loves about Saifuddeen shine baya karya,very straightforward mutum ne shi,tin farko ta yarda besan yarinyar ba amma tasan akwai wata a kasa shiyasa tace mishi zatayi bincike,shikuma yasan tinda tace zatayi bincike zata gano komai shiyasa kawai ya fada mata abinda ke ransa,yasan kuma she’s a very smart person kusan a gurinta ma ya dauko smartness dinsa……..

Ganin batace komai ba ya kalleta kamar me tsoron yin magana yace

“Mami don’t judge me,amma dan Allah what do you notice about this girl?”…

Kallon fatima zainab mami tayi,tadanyi smiling sannan tace….

“She’s very beautiful,nasan abinda ke ranka kenan?”….

Girgiza kai yayi yace

“I know she’s so gorgeous but there’s something in between that beauty,ki kalleta sosai”….

Girgiza kai mami tayi tace…

“I can only see a young pretty lady sleeping peacefully,no in between!”……

“I know,but she looks dangerous”….

Zaro ido mami tayi tana fadin…

“Dangerous kuma?,what do you mean by that?,how can a person look dangerous Saifuddeen?”…

 

“Dangerous might not be the right word,but trust me akwai wani abu a tattare da yarinyar nan,bansani ba ko nikadai ke gani,but I’m assuring you she’s not okay”……

 

“Saidai idan you’re mistaken,but this lady is perfectly alright,bansan wannan halin naka Saifuddeen, hakanan sai kaga mutum kace he’s not ok,da alamu kai kanka you’re not ok”…..

Murmushi sosai Deen yayi yace…

“Ai ni koda yaushe I’m not ok a idonki mami,amma yarinyarnan hmmm let me just keep quiet,well zakiga abunda nake cewa wataran”…

Bude ido mami tayi ganin yan sanda sun zagaye dakin,kafin tace wani abu daya daga cikinsu ya nufi gurin Deen da handcuff a hannu,yana fadin

“You’re under arrest sir!,silently follow us to the station”…..

“Arrest?, For what?”….

Mami ta fada tana wondering mai Deen ya aikata?

“Yes ma,ganinki a gurinnan ne yasa bamu sa masa handcuffs ba duk da bamusan alakarku ba,so tell him to follow us quietly”…..

Ajiyar zuciya mami ta sauke sannan tace

“He’s my son!, I’ll get him to the station my self,ku muje!”….

Sai a lokacin Deen ya dago,ya kalli doctor yaname nuni da fatima zainab yace

“Pls take very good care of her for me,I’ll definitely come back soon for her!”……

 

Murmushi Doctor yayi yana nodding kansa,mami ko binshi da wani mugun kallo tayi,ace anzo kamaka amma ko a jikinka saima bada wani sako da kakeyi,wani kalan mutum ne Deen?….

 

Kuka takeyi sosai tana ganin abun kamar almara,ace wai ita alhaji zesa a kama?, a lokacin daya fita daga part dinta dariya tayitayi dan tasan asirin data masa bai isa ace ya sakesa ba wallahi,sai kawai ta cigaba da harkokin gabanta kamar komai bai faru ba,tuno da alwashin fatima zainab yasa cikinta ya kada,mikewa tayi da sauri ta nufi toilet,sai kuma ta dawo ta zauna tana bawa kanta assurance din ba abinda fatima zainab zata iyayi tinda tasan ta gama da alhaji,zama tayi ta dora kafa daya kan daya sannan ta kunna tv……

 

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button