Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 30

Sponsored links

Haka abdul ya cigaba da driving still yana kiranta a waya…. Kamar a mafarki yaji ta daga wayar,murya na rawa yace

“Anty anty ki bar part dinki yanzu,mama ta siyo petrol wai zata konaki,megadi ne ya kirani ya fadamin”……

Shiru tayi batace komai ba,jin tayi shiru hankalin abdul ya kara tashi,cikin muryar wanda ke shirin kuka ya kuma cewa

“Tell me you’re fine sis,your silence is sucking me up,dan Allah ki bar part dinki ASAP”..,,,,

 

Numfasawa tayi tana mamakin dabbancin mama,yanzu saita konata?.. A hankali cikin muryar bacci tace

“Hey I’m fine karka damu”……

“Dan Allah kina ina toh?” Abdul ya tambaya still hankalinsa be kwanta ba

“I’m safe,just relax okay?”…….. Ta fada tana kashe wayar,switching off wayar tayi gabadaya sannan ta cigaba da baccinta dan mama bata isa ta katse baccinta saboda itaba,saita tashi sannan zataji da ita……

A nitse abdul ya cigaba da driving dan yasan tinda tace she’s fine to hakanne,shidai ya rasa me fatima zainab ta tsarewa mama da ta tsaneta haka…. Khaleel ya kira ya fadamasa ya sameta a waya,still hankalin khaleel be kwantaba dan already yana airport ze tawo……

 

 

 

Harya katse kiran sai wani tinani ya fado masa,a take ya sake dialing number sameer

 

“Sam kana ina yanzu haka?”…

 

“Ina gidanku boss,mom nakeso nayi sallama da ita na tafi”.. Sameer ya fada da ladabi,irin ance zaa shigarmishi game dinnan

 

“Da yanzu ban kiraba haka zakamin fuck up ka gayawa mom munyi waya ko?”….

“Oh kar in fadamata kenan?”…

“Don’t even dare me!,ka fadamata kawai you’ll keep on finding me,in ka ganni kuma you’ll let her know,bansan hankalinta ya tashi”…. Deen ya fada da kakkausar murya gudun kar sameer ya bata masa plan…..

“Angama boss,your wish is my command”.. Sameer ya fada yana dariya….

 

“Kaidai kasani,nasan duk akan mace kake wannan abun,kadai ji kunya wallahi”…

 

“Naji din yanzu dai kafara bani tactics dan Allah”..

 

Smirking Deen yayi yace “Step one kaje ka bawa yaranchan hakuri,ka nuna masa ka hakura da yarinyar, kanaso kuma ku cigaba da mu’amalarku normal,bakaso mace ta shiga tsakaninku,If you’re done let me know!”…….

 

“Good wlh shiyasa nake sanka boss cuz you’re very smart,maganannan taka ta bani wani highlight wallahi”.,,,.

 

“Kaidai ka sani mayen mata kawai”… Deen na fadin haka ya kashe wayar……

 

Sallama yayiwa mom ya fita da sauri gudin kar khadija ta fito tace sai sunyi hira dan a halin da yake ciki yanzu baya bukatar hakan….. Har ya nufi gate ya fara tinanin to ina zashi yanzu,yaso haduwa da Deen amma Deen ya nuna masa haduwarsu hadarine,kuma yasan tinda ya fadi hakan to tabbas haduwar tasu ba karamin matsala zata haifar ba,garden ya nufa ya zauna ya shiga tinanin he has to make a move shi karan kansa,yana bukatar taimakon Deen amma dole shima yayi taking action from his side,first thing kuma is knowing WHO IS SHE? “Yes yes!” Ya fada tuno da step one din da Deen ya basa,this is why they all believe that Deen is a very smart person… Be gayamasa gaskiyar lamarin ba sai gashi ya basa shawara daidai da ainiyin lamarin.. Shi yanzu besan inda yarinyar take ba,ta hanyar khaleel ne kawai ze iya sani,gashi sunyi baran baran,yasan kuma hankalin khaleel yanzu a kwance yake ganin sameer besan komai a kan yarinyar ba,yanzu idan yabi shawarar Deen ya basa hakuri ya nuna masa komai ya wuce,he doesn’t mean duk abunda ya fada,sannan shi ya fasa game din dan be kamata ba,ze nunawa khaleel he’s so remorseful harma ya sabanta abokantakarsu da shakuwarsu ta yanda khaleel ze yadda dashi har ya masa dabara yasan WACECE ITA har ya samu ya yada mufarshi,meaning zeyi nashi game din ta karkashin kasa ne,Deen ya shiga shiwa albarka a ransa da wannan kyakkyawar shawara daya basa…….

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button