Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Book 2 Chapter 35

Sponsored links

Duk wannan maganganun da yake bata kulashi ba har yaji ransa ya fara baci, controlling kansa ya sakeyi, ya sake kasa da murya yace;

“You don’t know what you mean to me, da zaki dena bani wahala da bani da matsalar komai a duniya baby girl”….

Hannunsa ne ya murda kofar by mistake kawai yaji kofa ta bude, da mamaki ya shiga ciki yana kalle kallen ta inda ze hangota, wayam yagani babu kowa a dakin, toilet yayi knocking a tinaninsa ko tana ciki, saidai shiru baa amsa ba hakan yasa ya murda kofar ya shiga, ga mamakinsa nan ma ba kowa, a hargitse ya fito parlor ya shiga duba dakunan parlourn daya bayan daya ko Allah zesa tana ciki amma babu ita babu alamarta, a birkice yashiga duba ko ina na kasa, su kitchen hardasu store, saida ya duba ko ina be ganta ba sannan ya koma sama, a hargitse ya shiga duba ko ina su Umm na tambayarsa ya kasa basu amsa…….

“Wai me kake nema ne saif, ka nitsu mana”….

“Bazan iya nistuwaba Umm banganta ba, I left her in one of the rooms downstairs, yanzu ba inda ban duba ba batanan”…….

Umm da lokaci daya taji hankalinta ya tashi itama tace;

“Amma ya zakayi haka saif? Shine bazaka zo ka fadamana ka barta ba, da kanka fa kace guduwa suke son yi”……..

“Kulle kanta tayi Umm, kulle kanta fa tayi, wallahi indai tabi shegen yaron chan sun gudu saina kasheshi, shit ina take!!!”……

Sai ya sauka kasa da sauri, su mami suka bi bayansa….

Direct gate ya nufa mai gadi na zaune akan kujerarsa, shakosa yayi a kausashe yace;

“Yarinta fa kikace? Shine zata dinga dagamin hankali in the name of yarinta? Amma ba lefinta bane it’s mine, nina jawowa kaina komai dana shiga sabgarta, amma ku rubuta ku ajye daga rana me kamar ta yau na fita sabgarta na har abada!! She should go to hell, I don’t care any longer!!!”…….

Be jira ta sake cewa komai ba yabar wajan da sauri, part dinsa ya koma ya rufe kofa……..

A lokacin da suka fito daga filin jirgin ana sallahr asuba, a Nigeria kuma befi karfe biyun dare ba lokacin, fresh suke jinsu gabadaya kamar wa’yenda aka yayewa damuwa, kallonta khaleel yayi murmushi kwance akan kyakkyawar fuskarsa yace;

“Habibty welcome to dubai!”……

Murmushin ta maida masa itama, bata iya tayi magana ba saboda gajiyan jirgi dan sunyi kusan 8hrs a sama, a haka ma babu transit direct flight ne……

Cab suka tsaida khaleel ya mishi bayanin inda ze kaisu…..

Daidai Burj Al Arab Jumeirah yayi parking inda khaleel ya musu reserving, hotel ne nagani na fada da ake ji dashi a duniya gabadaya ba iya dubai ba…..

Wani hadadden room of two reserved area aka kaisu, sai katon parlor dayaji kayan alatu, sai wani garden me dauke da swimming pool da zakabi ta wani glass door da yake parlorn ka shiga, sosai gurin yayiwa fatima zainab kyau har tadinga sakin murmushi batasani ba, she has been to some countries amma bata taba zuwa dubai ba, khaleel ma yana sane ya kawota nan dan yasan bata taba zuwa ba, zaban room din datakeso tayi shi kuma ya dauki dayan, suna tsaye suna kara kallon gurin akayi knocking, khaleel ne yaje ya duba yaga pajamas da yayi ordering aka kawo musu, karba yayi ya mika mata nata ta shige ciki……..

After an hour ya mata knocking ta fito suci abinci, idar da sallolinta kenan ta fito da hijabi har kasa ta samesa a zaune akan dining yana jiranta……

“Come and eat pls, bakici komai a plane ba wifey”……

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button