Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Book 2 Chapter 25

Sponsored links

“In the next ten minutes zakiyi submitting mu wuce”……

 

Yi tayi kamar bataji ba har wayarsa ta fara ringing babu kakkautawa, kallon screen din yayi yaga dad dinsa ke kira, saida kiran ya kusa katsewa sannan ya daga yana fita daga hall din……

 

Tana ganin ya fita ta tashi taje tayi submitting ta fice ta daya kofar which is the main door, tafiya tayita yi harta kusa wani isolated garden dake school din, horn taji daga bayanta ta kara speed duk a tinaninta Deen ne ya biyota, ganin bazata tsaya ba yasa khaleel saurin fitowa yabi bayanta yana kiranta…

 

“Wifey! Wifey! Dan Allah ki tsaya!”….,

 

Da sauri ta juyo jin muryar khaleel, mutumin daya tsaya mata arai tin bayan haduwarsu a gidan daddy randa aka kusa daura auren chan..,.,,

“Khal! Where have you been?”…..,

“Ke zan tambaya, waya tafi dake ranar?”…..

“Bansan shi ba!”…..

“Alright mushiga garden din chan muyi magana, there’s something important I want us to discuss”….

“Okay”….

Saida suka samu guri suka zauna sannan khaleel yayi gyaran murya yace;

“I am uncertain about what the future holds for us, whether our dreams will come to pass, or how far our love will go, but I know that I love you”…….

Sosai jikinta yayi sanyi dan ita kanta tasan khaleel na sonta, and he never fails to remind her how much he loves her duk sanda suka hadu, and he so much deserve her love plus what she’s feeling idan suka hadu yanzu is something else…. Murmushi tayi tace;

“I have failed you in many ways, but I am glad you never left me. Thank you for being my ride or die”…..

“For real? Am your ride or die? Between you have never failed me wifey, I wish every day you could see yourself the way I see you. Because I see you as absolutely perfect, I am still leaving because my heart only beats for you!”……

“Thank you for warming me up with your words khal!”…….

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button