Hausa Novels and Stories

The Sexy Boss 8,

Sponsored links

“Shiru Umaima tayi masa tana kallon gyefen ta ,don zuciyar ta ɗar ɗar take dashi a wannan tsohon daren , tunanin ta da tsoron ta kar yazo a kuma abun da akayi . Oya sleep . Yanda taji yayi maganan cikin sanyin murya wanda bata saba jin irin ta daga bakin shi ba yasa ta saurin ɗago da idanun ta tana sauke su a saman nashi . Ganin yanda ya kafeta da tsayayyun lulun idanun sa yasata komawa a hankali tana ƙwantawa . Blanket ya rufa mata , kana yace ” Good night . Ganin ya miƙe yana nufan sofa ɗin yana ƙwanciya yasa ta lumshe idanun ta , a zuciyar ta tana cewa ” Wannan wani irin juyayyen mutum ne? . Addu’oi tayi sosai tare da neman hirji kar ya matsota da haka barci yayi awon gaba da ita .

 

 

 

Ɓangaren Umair kuwa dama yace zai ƙwana a sofa ne ,saboda yasan idan yace tare zasu ƙwana a gado ɗaya sam ba zatayi barcin ba ,kuma magungunan da ya bata aƙwai wanda take buƙatar barcin sosai ,wannan yasa shi yin hakan . Duk da shi ba ma’abocin barci da dare bane , kullum yana cikin bincike akan kasuwancin shi , da kuma research , amma a yau jin sa yayi barci nannauya na kama shi . Wannnan yasa shi miƙewa tare da nufar bed ɗin yana ƙwanciya a gyefen ta. Jin saukar numfashin ta yasa shi furtawa a sarari” Ji yanda take munshari ,wannan nan gaba ƙiban ta ya zai zama kenan?. Hannun sa yasa yana ɗago hannun ta ,da suke cure gubur guɓurr . Murmushi yayi yana rungumo ta jikin shi a hankali yanda ba zata tashi ba , tare da mata pillow da faffaɗan ƙirjin shi . Hannun shi ya ɗaura yana shafa saman gashin kan ta , wanda a cewan shi , Abubuwa biyu ne take dasu masu ƙyau , Daga daɗin durin ta ,sai wannan gashin nata da suka sauka har gadon baya kaman baƙar balarabiya . Fuskar ta ya shafa yana faɗawa tunanin waya turo Umaima wurin sa? A sarari ne ya furta , bata da ilimin da za’a turo ta wurina don basajar naɗar sirrika na , indai ko wani ne ya turo ta wurina to ya cika shashaa marar hankali . Da wannan tunanukan iri iri ya barci yayi gaba dashi…

Ƙarfe Hudu na subahi ya tashi , Juyawa yayi yana kallon inda take ƙwance jikin sa ta ƙanƙame sa ƙam. Hannun sa yakai yana ƙara hasken Gloves ɗin , kana yayi ma fuskar ta ƙurrr yana nazarin ta yanda zai raba jikin shi da nata ba tare da ta tashi ba. Sauke ƙafarsa yayi yana raba ta da jikin shi cike da dabara . Jin maganan ta yayi cikin sambatu irin ta masu barci tana cewa ” Umma kar ki tashi ,sanyi ,ki bari a shiga Masallaci. Murmushi yayi yana daɗa rufeta da bargo kamin ya miƙe yana nufar toilet. Kaman yanda ya saba nafila yake zaman yi tun daga wannan lokaci har zuwa kirar sallah ta biyu haka ma yau ta kasance . Bayan ya gama sallah subahi ne ya nufi Laptop din sa yana buɗewa yana fara aiki da ita . Sakon Bin ciken da yasa akayi ne akan Umaima Yaga har an turo masa . Saurin shiga yayi don ya ƙagu yasan waye ya turo ta. Amma sai dai kashh duk abun da yake tunani ba hakan ya gani ba.

Har Son kuɗin Umaima a layin su da yanda aka ɗauke ta tafi kowa ilimi sai da Aka Turo masa a makaman labaran. Wato san kuɗi ne ya ‘sata shigowa koma ta a ƙaikaice kenan.? Murmushi ya bige da yi don komai nata da ya gani abun dariya ne ma a gare shi . A hankali ya fara tuno the first time da suka fara haɗuwa , lokacin da take matsowa gare shi da kararrafin turancin ta , My names are…heeyy hee it’s ok it’s ok”. Ya tuna Sanda ya katse ta .

 

 

 

 

 

Murmushi yayi tare da girgiza kai ,maida laptop ɗin yayi yana Rufewa tare da miƙewa yana takowa zuwa gaban bed din da har alokacin take sharar barcin ta . Laɓɓan ta ya kalla , wanda duk da kasancewar ta baƙa amma saman su pink ne ga bakin ta ɗan mitsulu , a zuciyar sa ne ya furta ” Sai rashin kunya ta aje . Kin haɗu da Boss , and in Sha Allah you will be with me forever you’ll be mine. Ɗan sunkuyawa yayi yana haɗa bakin shi da nata , ko zata bude ido ,amma sai yaga barcin ta ma nisa ya ƙara . Kallon agogo yayi ganin yana da enough time da zai abun da yake so da buƙata , wannan yasa shi hayowa saman bed din tare da ƙwanciya yana rungumo ta tare da mannata jikin shi . Baiyi yunƙurin tashin ta ba ,don yasan salon nasa kaɗai zai farkar da ita .

 

 

 

Murginawa yayi da ita ,tare da sauke fuskar sa tsakankanin nonuwan ta yana shaƙar ƙamshib ta .fuskar sa yasa yana gogawa a tsakiyar breast ɗin ta . A hankali ya fiddo da harshen sa yana lasar tun daga saman wuyan ta har izuwa nonuwan ta yana wani irin lasar ko ina nata cikin wani irin salo tare da gwanancewa. Ɗumin jikin ta kaɗai yasa shi fara tashin Sha’awa , ji yayi Kaciyar tasa ta fara sama🍌 , hannun sa yasa yana shafa ƙasan marar ta ,kaman yana dannar madam Joy ɗin nasa  , jin yanda ta tsaya masa ƙababa yasa shi lumshe idon sa yana jin wani irin matsanancin sha’awa ta ko inan shi . A hankali ya ƙwanta mata yana danna mata 🍌 da taki ƙwantuwa . Jin abu na mata yawo a tsakankanin cinyoyi yasa ta saurin buɗe ido a firgice. Jin yanda yake sauke numfashi kaman mayunwacin zaki yasa ta buɗe baki zata tsala masa ihu ,kawai sai ji tayi ya haɗe bakin sa da nashi yana saka harshen sa tare da cafkar nata yana wani irin tsotsan ta kaman zai fidda mata da harshen nata waje . Hannun sa taji yasa yana wara mata tsakankanin cinyoyin ta , yana daɗa shigar da kan sa a hankali. Wani irin gantserewa tayi jin yatsan sa a wurin da bai gama warkewa ba.

 

 

 

 

 

Ganin yanda tayi yasa shi fara matsa mata wurin da yatsan sa ,yana sosa mata durin nata a hankali , shiru tayi tana ɗan jin dadi kusan minti biyu yana daurewa kansa ,da jarabar sha’awar da yake cin sa kaman zai kar shi. Ita dai kawai taji ya luma

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button