Hausa Novels and Stories

Wace Ce Ita Hausa Novel Chapter 25

Sponsored links

Mikewa yayi yashiga toilet ya fito daure da towel bayan yayi wanka,nufar wardrobe dake dakin yayi ya dauko jallabiya yana murmushi ganin kaya makil a ciki,yasan kuma saboda shi akasa,rama sallolinsa yayi sannan ya dan kwanta,be dade da kwanciya ba aka turo kofar,wani ne dauke da bindiga da nose mask kamar dai wa’yenda suka sacesa…. Shigowa yayi ya miko masa wani paper… Karba Deen yayi ya duba,wani gajeran murmushi ne ya subuce masa ganin menu ne na varieties of food,sakewa yayi ya zabi abubuwa san ransa ya kuma gayawa guy din ya kawo masa charger…..Guy din bece komai ba ya karba ya fita…..

Mikewa yayi yashiga toilet ya fito daure da towel bayan yayi wanka,nufar wardrobe dake dakin yayi ya dauko jallabiya yana murmushi ganin kaya makil a ciki,yasan kuma saboda shi akasa,rama sallolinsa yayi sannan ya dan kwanta,be dade da kwanciya ba aka turo kofar,wani ne dauke da bindiga da nose mask kamar dai wa’yenda suka sacesa…. Shigowa yayi ya miko masa wani paper… Karba Deen yayi ya duba,wani gajeran murmushi ne ya subuce masa ganin menu ne na varieties of food,sakewa yayi ya zabi abubuwa san ransa ya kuma gayawa guy din ya kawo masa charger…..Guy din bece komai ba ya karba ya fita…..

 

After like 30mins sai gashi ya dawo da duk abinda Deen yace,shi kansa mamakin wani kalan kidnapping sukayi haka yake,he was shocked da aka yarda ya kawo masa charger,yaga shi kansa wanda akayi kidnapping dinma be damuba gashi har maganar kisa yaji anayi a kansa……

 

Karban sakon Deen yayi ya rufe kofa,plugging wayarsa a chargi yayi ya shiga cin abincin,yasani barinsa da wayarsa da akayi da kuma bashi chargernan means duk wani calls and communication nasa is recorded,wai shi zaayi playing smart?… Ya fada a ransa yana dan dariya…

 

9am dot a filin saukar jirgi dake Mallam Aminu Kano International Airport yamasa….. Yana fitowa ya tarar da Drivern gidansu na jiransa… Gaisawa sukayi yace “Mallam bala da fatan ba wanda yasan ni zaka dauko ko?”……

 

“Eh yallabai ba wanda yasani kamar yanda ka umarta,cewa nayi zanje nasha mai ne”…..

“Good,idan naji labarin ansan nazo kano to tabbas baza kaji da dadi ba!”….. Sameer ya fada yana danne danne a waya….

 

“Insha Allahu ba abinda zakaji yallabai,babu wanda na sanarwa”…..

 

Bece komai ba yayi directing dinshi zuwa gidansu Deen dake GRA…..

 

Mansion ne iya mansion wanda aka mishi tsari me kyau,ya kumaji kayan alatu da tsare tsare irin ginin zamani da sai wane da wane…… Bodyguards ne a zagaye tindaga wajan gidan har cikin gidan,sanin sameer a matsayin childhood friend din Deen yasa ko neman izini beyiba suka bude mishi yashiga……. Ashe wajan gidanma wasa ne,wani irin tsari aka yiwa gidan kamar baa Nigeria ba,fadan irin kyawun gidanma bata baki ne ,dan haka nabar muku kawai ku kiyasta……

 

Har ze nufi part din Deen ya fasa,ya nufi na mahaifiyar Deen,ze iya cewa ya dade bege mutum me kirki kamarta ba shiyasa in dai yazo gidan saiya fara zuwa ya gaisheta…..

 

Knocking yayi bakinsa dauke da sallama sannan ya shiga dan shiga yake kai tsaye tsabar yanda ya zama kamar dan gida saboda abokantakar su da Deen….

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button