Hausa Novels and Stories

Dare Daya Hausa Novel Page 19 – 20

Sponsored links

Yana sake mata ƙafa tace Allah ya isa na can ƙasan maƙoshi Sam bata yi tunanin zai jibah, ya dago da sauri ya kalle ta yana cewa magana kike harjikinta ke rawa tace A’a, yace okay na zaci magana kike, ya tashi ya nufi ƙofar fita daga office din baifi mintuna uku bah sai gashi ya dawo shida Momma, tana ganin momma ta wani faɗo akan gadon ta nufo momma tana sakin wani malalacin kuka Ta shige jikinta tana shaƙar mayataccen ƙamshin jikinta shafa bayan ta tayi tana magana ƙasa ƙasa am here MAHELET miye haka kina kuka ko so kike a raina ki tana magana tana shafe mata hawayen da ke zubowa a idon ta shikuwa Ta shige jikinta tana shaƙar mayataccen ƙamshin jikinta shafa bayan ta tayi tana magana ƙasa ƙasa am here MAHELET miye haka kina kuka ko so kike a raina ki tana magana tana share mata hawayen da ke zubowa a idon ta shikuwa idanun sa na akan manya manya hip din MAHELET har wani rawa suke kamar tana jiuyasu, Momma tabi idonsa da kallo har taga inda yake kallo a jikin MAHELET ta haɗe rai tana watsa masa wani mugun kallo ya dauke kansa yana basarwa daidai lokacin Mannal ta faɗo office din tana Daddy patient how are you da sauri MAHELET ta jiuyo tana cewa am fine baby tana raba jikinta dana momma tana ƙokarin ƙarasawa gun Mannal dake shigowa office din tana washe baki kamar gonar auduga Aunty tafaɗa tana cewa kinji sauki koh? Dama na gaya muku my Daddy is a professional doctor murmushi tayi mata amma cikin zuciyar ta tana cewa Daddy ko mugu kwata kwata bai iya kula da patient bah sai cin zalin kamar malam zalimu kamar Dr Jameel ta karantar mai din ta yace gani take kamar zalinta naci Mannal bata san taimaka mata nayi bah da yanzu ta zama kurguwa, kuma babu mai auren guguwa, Momma ce ta katse musu magana ta hanyar cewa MAHELET Oya muje ina jiranki a waje ta jiuya ta fita a office din tana fita cewa Mannal jeki kiramun uncle Abbas okay Daddy ta juya a guje tabar office din tana fita ya dannawa office din lock waro ido MAHELET tayi tana matsawa jikin ƙofa wani shegen murmushi yayi yana shafa gemunsa da babu gashi ko ƙwalli ɗaya akai jin ƙamshin turaren sa na ƙara kusan tota yasa ta damƙe idonsa gam sai kirjinta ke dukan tara tara, hankali yace so cute beautiful, and adorable, perfume dinki ya yimun dadi ya sunansa murya na rawa cike da tsoro tace nima ban sani bah murmushi yayi a hankali yace come down pretty ki gayamin kawai naji ina son ƙamshin turaren gaba ɗaya yaji ƙamshin ya sosa kashe masa jiki ƙasa yayi da idonsa karaf suka sauka akan manya manyan breast dinta cike da gushewar tunani da kuma tsantsar sha’awa yace nonuwa masu kyau, MAHELET najin haka ta fara kame jikinta idon ta na cika da kwalla murya na rawa tace danna Dr karmamun komi kayi hakuri kuka ya ƙwace mata ta sakar masa kuka jikinsane yaji ya ƙara yin sanyi ta sauri yakai hannunsa a bango numfashi na ƙara kusan tar jiuna murya can ƙasa yakira su nanta ki dena kuka idan ba haka bah zanyi miki abunda banyi niyar yi bah wani yarrrrrr taji a jikinta sbd saukar numfashisa da ta ji a cikin kunnan ta ta wani zabura ta faɗa jikinsa cikin ruɗani da kaɗuwa ta fara kici niyar raba jikinsu wani shegen murmushi yayi yace ashe dai kema yar…….. Fashewa tayi da kuka tana cewa dan Allah ka dena wlh babu kyau hannunsa yasa ya zagaye waist dinta ya wani fisgo ta ta ƙara faɗawa jikinsa saida ta saki wata yar ƙasa sbd yanda taji breast dinta sun daki kirjin sa Wani sanyi yaji da daɗi a ransa yana ƙara jin yanda breast dinta ke gugan kirjinsa sbd yanda take motsu motsu a jikinsa, hannu ɗaya yasa ya ɗago da haɓarta yana ƙarewa lips dinta kallo sbd yanda suke rawa

Sponsored Links

Leave a Reply

Back to top button